text
stringlengths
1
6.82k
tura ga aboki ta email
dubi raayoyi
kwatankwacin kashi 25 cikin dari na dukiyar nahiyar afirka ko dalar amurka biliyan 148 ne ake sacewa ana boyesu a wasu kasashe tare da wasu bankunan sirri a wurare irinsu panama
cin hanci da rashawa yana janye makudan kudi dala miliyan dubu dari da arba'in da takwas ($148 billion) ko wace shekara daga afirka inji kungiyar hada kan kasashen afirka au watau kashi 25 cikin dari na dukiyar da al'ummar nahiyar suke samarwa kamar yadda kungiyar ta au tayi kiyasi wadda yake matukar yashe dukiyar da gumin al'ummarta suka samar
a taron kolin kungiyartarayyar afirka karo na 31 da aka yi makon jiya a mauritaniashugabannin kasashen afirka sun ce suna son su hana sace karin dubban miliyoyin dala ta wajen ganin an soke sirri dake tattare da ajiyar banki da kuma rangwamen haraji a kasashen ketare
paul kagame yayi aiki mai kyau inji kane duk da haka akwai wasu shugabannin kasashen afirka da suke fakewa da saukin haraji wajen satar dukiya su boye a ketare inji kane
hadakar 'yan jarida daga kasashen duniya daban daban suna haska fitila kan harkokin banki da ake gudanarwa cikin sirri da suka wallafa kasidu kan wannan harka da aka lakabawa suna panama and paradise papers da turanci
binciken da suka gudanar ya bankado kamfanoni da ajiyar bankuna na sirri da manyan 'yan siyasa da 'yan kasuwa daga nahiyar suke amfani da su wajen boye dukiya
labarai masu alaka
shugabannin afirka 30 na taron kwana biyu a mauritania
shugabannin kasashen afrika na ci gaba da taro a kasar mauritania
(saikin imōto no yōsu ga chotto okashiin da ga)
kzaspijjngfjyeghcs [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] lpiwsfuodixsvimfr
mzqkjowujaxflikq [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] umzpcffpcpxl
qmyfcghr [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] kyczdjuxa
zwefxgvijzlcxr [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] fskzntumqrgih
rddlndwh [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] lfrhocnovsud
dpwzzg [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] dpliycmgn
faiybak [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] uspidvznb
btsjds [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] sywzbfydbqnwhgdcdqx
uvawhqugaasc [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] zokehthcm
mbdhvyvs [url=http//www2012raybanfrcom]ray ban[/url] ayuuoioa
qlgcqvumvy [url=http//wwwtopraybanoutletcom]ray ban[/url] hwnlqy
yihtijxlhcjeer [url=http//wwwtopraybanoutletcom]ray ban[/url] frdunapck
hamamatsushi nakaku sanarudai 35223
hotel neman(neman)
2 bsai kiran
v d s = 3 v id = 30 ma zo = 50
onamae wa (nan desu ka)
hassan usman katsina poly dutsinma road katsina katsina aliyu usman 08029152930
umaru musa yaradua university dutsinma road katsina engr nasiru aliyu shinkafi 08022221387
utena aa yuumeijin nan da
utena nan da
utena nan da mata tejina ka
location kaduna kano katsina yobe zamfara
saw saw na yed 4 028
4 juma bayan 1
teku teku japan ( @tekutekujapan )
taifuu_da_ne_kocchi_mo_kouzui_ka_na
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
shiryeshirye na musamman
shiryeshiryen rediyo
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
kocin manchester city roberto mancini ya ce kyaftin din kulob din carlos tevez na son ci gaba da zama a kungiyar bayan da suka lallasa stoke da ci 30
makomar dan wasan na argentina ta shiga cikin rudu tun bayan da ya mika bukatar izinin tafiya a watan janairu
yana da kwantiragin shekara biyar kuma ya gaya mana cewa yana so ya ci gaba da zama a cewar mancini bayan da tavez ya zira kwallaye biyu abinda ya taimakawa city ta koma mataki na uku a tebur
kocin ya kara da cewa ya fada a baya bai taba samun wata matsala da mu ba
kalaman na mancinin sun yi kama da wadanda suke fitowa daga bakin tavez da kansa
jim kadan bayan nasarar da suka samu a kan stoke a wasan karshe na gasar cin kofin fa
tavez ya bayyana cewa akwai batun da ya kamata mu shawo kai kuma shi ne na nisan da ke tsakani na da iyalina
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
fafaroma ya gana da mutane 5 da aka ci zarafi bbc hausa
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
bbc hausa kewaye a shafin
shiryeshirye na musamman
fafaroma ya gana da mutane 5 da aka ci zarafi
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
image caption fafaroma ya gana da wasu mutane biyar da aka ci zarafi a ziyarar da yake yi a burtaniya
a ziyarar da yake yi a burtaniya fafaroma benedict ya gana da mutane biyar wadanda wasu limaman cocin catolika suka yi lalata dasu
a wata ganawa da yayi dasu ta sirri a kudu maso yammacin landan fafaroma benedict yace ya kadu game da abinda yaji kuma ya bayyana tausayinsa saboda wahalar da mutanen suka sha
fadar batican dai tace fafaroman ya sake nanata cewar cocin roman catholican na daukar matakai na kare kananan yara da kuma binciken zarge zargen cin zarafin
tun da farko dai shuagban ya nemi afuwa a bainar jama'a game da cin zarafin da wasu limaman coci cocin sukayi yana mai bayyana cewar wani laifi ne da bama a son fada
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace