text
stringlengths
1
6.82k
yau da gobe
labarai a takaice
rahoto na musamman
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
taron majalisar dinkin duniya
zaben najeriya 2015
shugaba buhari zai ziyarci shugaba obama
'yan sanda sun gwabza da kiristoci mabiya darikar katolika a ireland ta arewa 20020713
koma ga cikakken labari
koma ga babbar kofa
koma ga bincike
babban shafi
kiwon lafiya
sabon shiri
na baya na gaba
nuna wa mutane akan facebook
nuna wa mutane akan twitter
nuna wa mutane akan google+
tura ga aboki ta email
'yan sanda a ireland ta arewa sun gwabza da 'yan zangazanga mabiya darikar katolika a karshen faretin da kiristoci mabiya darikar protestant masu goyon bayan ci gaba da mulkin ingila suka yi
kiristoci 'yan katolika amsu kishin kasa a bangaren arewacin birnin belfast sun jefa bamabaman fetur da kwalabe da duwatsu da tubalai kan 'yan sanda da daruruwan 'yan darikar protestant dake komawa gida daga faretin jiya jumma'a
'yan sanda sun harba harsasan roba a yayin da suke kokarin shiga tsakanin bangarorin guda biyu an raunata 'yan sanda da fararen hula da dama
dubban kiristoci 'yan darikar protestant sun shiga cikin wannan faretin mai suna orange order parade wanda ake yi a birnin na belfast a kowace shekara domin murnar nasarar da 'yan protestant suka samu kan sojojin sarki james na biyu dan darikar katolika a shekarar 1690
'yan katolika suna daukar wannan fareti da ake yi ta cikin unguwanninsu a zaman maras amfani kuma na neman tsokana kawai
za ku iya son wannan ma
cutar ebola maganin rigafin cutar zai taimaka sosai wannan karon
kazamin fada a afghanistan yayi sanadiyar mutuwar jami'an tsaro da dama
shugaba trump zai gana da moon jaein yau akan koriya ta arewa
jerin kayayyaki 41 da ba za su ci moriyar musayar kudi da china ba
yau da gobe
labarai a takaice
rahoto na musamman
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
taron majalisar dinkin duniya
zaben najeriya 2015
shugaba buhari zai ziyarci shugaba obama
ta'addanci da kunar bakin wake haramunmalaman islama a afghanistan da pakistan da indonesia
koma ga cikakken labari
koma ga babbar kofa
koma ga bincike
kiwon lafiya
saurara kai tsaye
na baya na gaba
shugaban indonesia joko widodo a wannan hoto tareda malaman addinin islama daga afghanistan da pakistan da indonesia a taron kan ta'addanci
nuna wa mutane akan facebook
nuna wa mutane akan twitter
nuna wa mutane akan google+
tura ga aboki ta email
dubi raayoyi
malaman addinin islama daga afghanistan da pakistanda indonesia sun jaddada cewa hare haren kunar bakin wake a afghanistan dama a yankin baki daya haramun ne kuma ya sabawa manufofin addinin islama
malaman addinin islama daga afghanistan da pakistanda indonesia sun jaddada cewa hare haren kunar bakin wake a afghanistan dama a yankin baki daya haramun ne kuma ya sabawa manufofin addinin islama malaman sun bayyana hakan a dai dai lokacinda suka hallara domin taron wunidaya a bagor a indonesia da zummar tattaunawa kan tarzomar da take ci a afghanistan
taron da aka yi ranar jumma'ayazo ne watanni bayan da malaman pakistan su fiyeda dubu daya da dari takwas suka yi fatawar da take allah wadai da ta'addanci ta ko wace fuska a kasar
afghanistan ta soki fatwar ta pakistan domin ta yi allah wadai ne ga ta'addanci a pakistan kadai taron da ake yi a bogor an hada harda malaman pakaistan ne domin ana ganin suna da tasiri kan kungiyoyin mayakan sakai dake pakistan
ahalinda ake ciki kuma'yansanda a indonesia sun ce 'yan kunar bakin wake sun kai hari kan majami'u ukua a birnin surabaya dake tsibirin java jami'ai suka ce akalla mutane biyu sun mutu wasu 13 suka jikkata
'yan kabilar rohingya masu gudun hijira sun zargi jami'an tsaron gwamnati
koma ga cikakken labari
koma ga babbar kofa
koma ga bincike
babban shafi
kiwon lafiya
sabon shiri
na baya na gaba
sabunta wa ta karshe oktoba 04 2017
nuna wa mutane akan facebook
nuna wa mutane akan twitter
nuna wa mutane akan google+
tura ga aboki ta email
dubi raayoyi
yan gudun hijirar rohingya dake bangladesh sun zargi jamian tsaron gwamnatin myanmar da laifin keta hakkin biladama dayawa biyo bayan hareharen da yan bindigar kungiyar arakan rohingya salvation army suka kai ranar 25 ga watan agustan wannan shekarar
a ranar 25 ga watan agusta da ya gabata ne aka kai hari akan ofisoshin yan sanda da sansanonin sojoji a jihar rakhine dake arewacin kasar amma ba a bayyanawa yan jarida da yan rajin kare hakkokin biladama irin wadannan munanan abubuwan ba yara ne suka zana su
anthony lake shugaban hukumar tallafawa yara kanana ta majalisar dinkin duniya da ake kira unicef ya fadawa manema labarai a cox jiya talata cewa a lokacin da suke aiki da yaran da suke kokarin taimakawa don su warware daga dimuwar da suka sami kansu ciki daya daga cikin abin da suke yi shine sa yaran su zana hotuna
mr lake yace ya gani a wurare da yawa hotunan zanen dake nuna farin ciki daga yara a wasu wuraren kuma hotunan da muke gani sun sha bambam
hotunan da muke gani a nan munana ne suna nuna irin abubuwan da bai kamata yaro ya gani ba balle ma ya fuskancesu a cewar lake
a wani hoton wasu mutane da yaran suka zana a matsayin sojoji sun harbe fararen hula yayinda wasu kuma da tayiwu bata gari ne suka yi amfani da takkubba suka caccaki wasu mutane da basa dauke da wani makami
labarai masu alaka
jami'an majilisar dinkin duniya sun kai ziyara myanmar
a syria hari kan ofishin 'yansanda ya rutsa da mutane 16
a kasar spain daruruwan mutane sun nuna kin amincewa da fatattakar masu neman 'yanci da 'yansanda
majalisar dinkin duniya ta samar da dala miliyan 12 domin taimakawa kabilar royhingya
tsohon shugaban kasar iraqi jalal talabani ya rasu a kasar jamus
sarkin spain yayi allah wadai da zaben da yankin catalonia ya shirya ranar lahadi
kotu a turkiyya ta yankewa mutane 34 hukuncin daurin rai da rai
za ku iya son wannan ma
sakon shugaban najeriya ga iyayen 'yan matan dapchi
'yan adawa sun sake kauracewa zabe a kasar djibouti
jami'an tsaron rwanda sun kashe 'yan gudun hijirar congo guda biyar
majalisar dinkin duniya ta bukaci a tsagaita wuta a siriya
nijar cndh ta yi kira ga yiwa dokar haraji garambawul
gwamnatin jihar bauchi za ta taimakawa makiyaya
yau da gobe
labarai a takaice
rahoto na musamman
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
taron majalisar dinkin duniya