text
stringlengths 1
6.82k
|
---|
v sin na fatan amurka za ta guji daukar matakan bada kariya ga harkokin kasuwanci 20180123 160746
|
v an yi sayayyar kayayyaki miliyan 331 ta yanar gizo a ranar gwagware 20171113 100157
|
v kasar sin ta kara yin amfani da jarin waje a watanni 9 na farko a bana 20171013 195528
|
raayoyinku
|
v tattaunawa da injiniya mukhtar haruna danbatta ma'aikaci daga najeriya
|
v ana farfado da kauyuka a gundumar shangcheng ta lardin henan na kasar sin
|
v ghana ba ta samu sanarwar dage wasan ta da saliyo ba
|
v ranar kafuwar sabuwar kasar sin da na samun 'yancin kan najeriya
|
v an gina hanyoyin mota masu inganci a gundumar xiaojin ta lardin sichuan na kasar sin
|
v birnin huzhou na lardin zhejiang na kasar sin na dukufa kan aikin kiyaye muhalli yayin samun ci gaba
|
yadda za a zana tabarau a kan fuskarsa
|
a cikin wannan bidiyo za ka iya koya su kusantar da tabarau a kan fuskarsa
|
mai manga yarinya da tabarau
|
a jamhuriyar nijer uwar jamiyar pnds tarayya wai mulki ta bada sanarwar korar wani babban jigonta alhaji ibrahim yacouba
|
koma ga cikakken labari
|
koma ga babbar kofa
|
koma ga bincike
|
babban shafi
|
kiwon lafiya
|
sabon shiri
|
na baya na gaba
|
nuna wa mutane akan facebook
|
nuna wa mutane akan twitter
|
nuna wa mutane akan google+
|
tura ga aboki ta email
|
a jamhuriyar nijer uwar jamiyar pnds tarayya wai mulki ta bada sanarwar korar wani babban jigonta alhaji ibrahim yakuba mai rike da mukamin matemakin darektan fadar shugaban kasa bisa zarginsa da laifin bijirewa umurnin jamiya
|
wakilin muryar amurka a yamai sule mumuni barma ya aiko mana rahoto akai
|
wannan sabon rikici ya samo asali daga wani shirin sabinta rassan jamiyar ta pnds tarayya a jihar dogon dutsi dake yankin dosso da ya ci tura a ranar lahadin da ta gabata wanda har sai yan sanda suka shiga tsakani sakamakon sabanin da aka samu tsakanin magoya bayan ibrahim yakuba da na matemakin shugaban jamiyar na kasa baki daya pierre foumakoye gado
|
dan majalisar dokokin kasa zakari umaru memba a kwamitin kolin pnds tarayya ya bayyana mana yanda abubuwa suka wakana
|
jamiyar ta pnds tarayya tace bayan nazari akan abinda ka iya biyo baya ta yankae shawarar korar ibrahim yakuba daga sahun yayanta kuma har ma tayi kashedi a gareshi
|
na bugawa matemakin shugaban na fadar shugaban kasa waya domin ya maida martani amma bai daga waya ba na kuma aika masa sakon sms har i zuwa lokacin da nake aiko da wannan rahoto bai bani amsa ba sai dai da yake tsokaci a shafin sada zumunta na face book alhaji ibrahim yakuba ya bayyana cewa ya yi naam da matakin na uwar jamiya
|
shiga kai tsaye
|
bude sabon shafi
|
labarai masu alaka
|
taron kungiyar lauyoyin najeriya (nba) karo na 55
|
baya ga rikicin siyasa jahar taraba ta kuma shiga rikicin rashin biyan albashi
|
yawan ziyara zuwa najeriya babban alheri ne kauran mata
|
rundunar 'yansanda ta gargadi jama'a su yi hattara da 'yandamfara
|
kwanan nan najeriya zta rabu da cutar shan innaban kimoon
|
wasu sun kai hari a wani gari cikin jihar taraba
|
za ku iya son wannan ma
|
yau da gobe 1530 utc
|
yau da gobe
|
labarai a takaice
|
rahoto na musamman
|
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
|
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
|
taron majalisar dinkin duniya
|
zaben najeriya 2015
|
shugaba buhari zai ziyarci shugaba obama
|
da 0 a 5 can
|
da 5 a 10 can
|
da 0 a 5 bil
|
da 5 a 10 bil
|
sha na na 1
|
shugaba laurent gbagbo yace bai yarda da sakamakon zaben fitar da gwani ba
|
koma ga cikakken labari
|
koma ga babbar kofa
|
koma ga bincike
|
babban shafi
|
kiwon lafiya
|
saurara kai tsaye
|
na baya na gaba
|
jami'in jam'iyyar shugaba laurent gbagbo a hukumar zaben ivory coast yana keta sakamakon zaben da kakakin hukumar ya zo bayyanawa a gaban 'yan jarida
|
nuna wa mutane akan facebook
|
nuna wa mutane akan twitter
|
nuna wa mutane akan google+
|
tura ga aboki ta email
|
jami'an jam'iyyar shugaba gbagbo sun hana jami'an hukumar zaben kasar ivory coast fadin sakamakon zaben da suka ce an yi magudinsa ne
|
wakilan shugaba laurent gbagbo na kasar ivory coast ko cote d'ivoire sun hana jamian zabe na kasar bayyana sakamakon farko daga zaben fitar da gwani na shugaban kasa da aka gudanar ranar lahadin da ta shige
|
jiya talata da maraice kakakin hukumar zabe ta kasar bamba yacouba ya fito zai karanta sakamako mai yawa da aka samu sai jamian jamiyyar shugaba gbagbo suka shigo a fusace suka kwace takardun da yayi niyyar karantawa
|
wani wakilin hukumar zaben daga jamiyyar shugaba gbagbo damana picasse ya kekketa takardun sakamakon a gaban yan jarida ya kuma ce ba na halal ba ne
|
tun da fari wani wakilin dan takarar hamayya alassane ouattara ya zargi shugaba gbagbo da laifin hana hukumar zaben gudanar da ayyukanta tare da kokarin kwace mulki
|
amurka ta yi kira ga yan takarar shugaban kasar da su kyale a kidaya kuriun a kuma bayyana sakamakon ba tare da tsangwama ba sannan ta bukace su da su mutunta duk sakamakon da hukumar zata bayyana a cikin wata sanarwa da ta bayar jiya talata sakatariyar harkokin wajen amurka hillary clinton ta ce zaben wata dama ce ga kasar ta ci ta tsamo kanta daga cikin rikicin da ta fada na shekaru
|
za ku iya son wannan ma
|
sudan ta kuduhar yanzu babu yarjejeniyar zaman lafiya
|
gwamnatin jihar neja ta tallafawa iyalan wadanda aka kashe
|
cutar kwalara ta kashe mutane 12 a jihar adamawa
|
yau da gobe
|
labarai a takaice
|
rahoto na musamman
|
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
|
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
|
taron majalisar dinkin duniya
|
zaben najeriya 2015
|
shugaba buhari zai ziyarci shugaba obama
|
@la musu salam
|
miyasaka yawaraka 'sake matinee' junmai sake nagano japan (720ml)$2500
|
05) kajebane izingane zo mgqashiyo (1969)
|
heeee suke d
|
Subsets and Splits
No community queries yet
The top public SQL queries from the community will appear here once available.