text
stringlengths
1
6.82k
gwamna elrufai ya ziyarci wayanda rikicin kaduna ya ritsa da su
gwamna elrufai ya ziyarci wayanda rikicin
efcc na bukatar shaidu 22 a kan fayose
sunayen yan takaran zamfara na inec apc
aisha buhari ta hana oshiomole shiga fadar shugaban
zaa cire albashin wanda ya tafi yajin aiki
martanin apc ga shehu sani
an kammala taron g20 a birnin hangzhou na kasar sin china radio international
shiga zaman rayuwa afirka a yau sin ciki da waje amsoshin tambayoyi wasannin motsa jiki china abc tsoho
an kammala taron g20 a birnin hangzhou na kasar sin
a kwanakin baya ne aka rufe taron koli na g20 a birnin hangzhou na kasar sin an dai cimma muhimman sakamako masu yawa da kuma matsaya daya a tsakanin kasashe daban daban a fannoni da dama a yayin taron batutuwan da suka samu jinjina da amincewa sosai daga kasashen duniya shugaban kasar sin xi jinping ya bayyana a cikin jawabinsa a gun bikin rufe taron kolin na g20 cewa shugabanni da manyan jami'an kasashe membobin kungiyar g20 da kungiyoyin kasa da kasa sun yi musayar ra'ayi sosai kan ayyukan kirkiro sabbin fasahohi da gudanar da hadin gwiwa a fannin tattalin arziki a cikin kwanaki biyu da aka shafe ana taron domin tattaunawa kan shirin raya tattalin arzikin duniya
masana na nuna cewa an gudanar da taron kolin g20 na birnin hangzhou ne a yayin da tattalin arzikin duniya ke kara fuskantar sauyesauye da kuma kokarin ganin an aiwatar da gyaregyare kan kungiyar g20
mahalarta taron kolin g20 sun tsara shirin bunkasuwar cinikayya a duniya da kuma takardar ka'idojin zuba jari ta g20 wanda ya zama tsarin zuba jari na farko na duniya kana za a ci gaba da goyon bayan tsarin cinikayya a tsakanin kasashe daban daban da kuma nanata alkawarin nuna adawa da ba da kariya ga tattalin arziki ana sa ran tattalin arzikin duniya zai samu farfadowa ta hanyar inganta cinikayya da zuba jari a duniya
masu fashin baki na cewa bisa kokarin da bangarori daban daban suka yi an cimma nasarar wannan taron da ya kasance mafi kayatarwa a tarihin kungiyar kuma za a ci gaba da aiwatar da sakamakon da aka samu a gun taron domin tabbatar da neman samun bunkasuwar tattalin arzikin duniya mai dorewa (ada saminu ibrahim/sanisu chen)
raayoyinku
v cin dangin gyada giram 20 a ko wace rana yana iya rage barazanar kamuwa da cututtuka da dama
v mene ne wasan kwallon zilliya
v tattaunawar koriya ta arewa da makwabciyarta ta kudu
v ana yaki da talauci a yankin youyizhong na filin ciyayin horqin dake jihar mongolia ta gida ta kasar sin
v tattaunawa da hamza sulayman wanda ke karatu a jami'ar zhejiang dake kasar sin
v tattaunawa da lawandi ibrahim datti wanda ke nazarin kimiyyar tsirrai a wata jami'ar dake birnin fujian na kasar sin
v likitar kasar iran dake aiki a asibitin kasar sin
jami'an masar sun budewa wasu 'yan yawon bude ido wuta
koma ga cikakken labari
koma ga babbar kofa
koma ga bincike
babban shafi
kiwon lafiya
sabon shiri
na baya na gaba
sabunta wa ta karshe satumba 15 2015
nuna wa mutane akan facebook
nuna wa mutane akan twitter
nuna wa mutane akan google+
tura ga aboki ta email
jami'an kasar masar sun budewa 'yan yawon bude ido daga kasashen waje wuta suna zaton 'yan ta'ada ne
jamian kasar masar sunce sun bude wuta akan wasu yan yawon bude ido da suka yi zaton yan kungiyar taaddanci ne wadanda suka ratsa ta wani kebabben waje su kuma jamian tsaro suka bude musu wuta suka kashe akalla mutane 12 ciki har da yan kasar mexico 2
maaikatar harkokin wajen masar tace sojoji da yan sandan na fakon yan taadda ne da ke amfani da motocin da suke kira fourbyfour kwatankacin irin wadanda yan yawon shakatawar suke ciki ranar lahadi a farafra da ke yankin hamada ta masar din
mutane 6 da suka tsira sun gayawa jakadan kasar dake masar cewa an yi musu luguden wuta da jiragen yaki da jirage masu saukar ungulu shugaban kasar mexico enrique pena nieto ya bukaci a gudanar da bincike akan lamarin da har yan kasar misiran ma da dama suka halaka
shugaban yace mexico ta yi allah wadai da wannan garajen kisan kan 'yan kasardaga nan ta bukaci a gudanar bincike mai tsanani kan abunda ya auku kamar yadda ya fada a shafinsa na twitter ranar lahadi
kakakin maaikatar yawon bude ido ta masar rasha azazi ya yi magana da yawun hukumarsu
yace kamfanin da yayi kamashon yan yawon bude idon bashi da cikakken izinin zuwa wajen sannan basu sanar da hukumomi cewa za su kai yan yawon shakatawar zuwa wajen ba kasancewar sai an sanar da hukumomi idan za'a je farafra kamar yadda ya fadawa kamfanin dillancin labaran ap
labarai masu alaka
egypt masar ta ayyana dokar yaki da ta'adanci
egypt shin hukuncin da aka yiwa wasu 'yan jarida nada nasaba da siyasa
za ku iya son wannan ma
yau da gobe 1530 utc
yau da gobe
labarai a takaice
rahoto na musamman
sauyin yanayi yana yin mummunar illa ga muhalli a kasashenmu
jini hawaye da fargaba a daular elkanemi
taron majalisar dinkin duniya
zaben najeriya 2015
shugaba buhari zai ziyarci shugaba obama
oo uhmm kumakun (oso)
facebook wwwfacebookcom/mumatopia
ba'al klątwa boga / ba'al
(yi shen shi dan)
(ba bai zhuang shi)
reruoreshuinong siduireshuixiangrexiatongrexierirexurirezongdari'ari'a dongjiri'a jidari'a ruogairi'a shaodari'a sukari'a yaogongri'a yidari'a yiji
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
shiryeshirye na musamman
shiryeshiryen rediyo
kotu ta ce a karasa sauran wasannin la liga
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
an amince da a karasa sauran wasannin kasar spaniya yayin da aka kawo karshen mako guda da hukumar kwallon kafar kasar ta dakatar da ci gaba da wasannin
hakan kuma ya kawo karshen yajin aiki da kungiyar 'yan wasan kwallon kafar suka shiga kan takaddama tsakanin gwamnati da hukumar kwallon kafar kasar
wata babbar kotu ce ta yanke hukuncin cewar yajin aikin da kungiyar 'yan wasan suka shiga dangane da hakkin nuna wasannin kasar a talabijin ba ya bisa kan ka'ida
da kuma wannan hukuncin za a ci gaba da sauran wasanni biyu da suka rage a gasar cin kofin la liga da kuma wasan karshe na copa del rey
tun farko hukumar kwallon kafar kasar da kungiyar 'yan wasa ne ba su amince ba yadda hukumar dake gudanar da gasar la liga ke raba kudaden hakkin nuna wasannin kungiyoyin a talabijin
barcelona za ta kara da atletico bilbao a wasan karshe na copa del rey ranar 30 ga watan mayu a nou camp
ga wasu manyan wasannin da za a yi a spaniyar
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
ni ma zan iya amfani da karfi kan ecowas jammeh bbc news hausa
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
shiryeshirye na musamman
shiryeshiryen rediyo
ni ma zan iya amfani da karfi kan ecowas jammeh