text
stringlengths
1
6.82k
rahama sadau ta kasance matashiya wacce aka haifa a ranar 7 ga watan disamba 1992 a jihar kaduna tana da digiri a fannin kasuwanci tana daya daga cikin shahararrun yan matan kaannywood wacce ta shahara tun bayan bayyanarta a wani fim mai suna gani ga wane a kullun jarumar na mafarkin kasancewa shahararriya kuma mafarkinta ya zama gaskiya
`yan fim din jahar katsina zasu gana da gwamna masari
za mu ture jarumai irinsu jamila n da hadiza g mu kawo sabbin jini
hadiza aliyu wacce aka fi sani da hadiza gabon ta kasance daya daga cikin matan kannywood mafi kyau tana da fuska mai matukar kyau da daukar hankali an haifi hadiza a ranar 1 ga watan yuni 1989 a libreville a jumhuriyyar gabon ta shaharane bayan ta fito a fim din äli yaga ali
nafisa ta kasance daya daga cikin kwararrun jarumai da ked a kwazon aik an haife ta a ranar 23 ga watan janairu a garin jos jihar plateau nafisa ta kasance kyakyawa ta shahara a fim dinta na farko a 2010 wato sai wata rana
fatima washa ta kasance kyakyawar jaruma da ta fito a finanai da dama ciki harda rariya an haifi jarumar mai taushi magana a ranar 21 ga watan fabrairu 1993
hafsat idris wacce aka fi sani da sunan wani fim da ta fito wato barauniya ta kasance daya daga cikin hadaddun matan kannywood an haife ta a garin shagamu amma yarasalin jihar kano ce
kuna iya bibiyarmu ta shafukan sada zumunta
shafin sada zumunta na facebook page
shafin sada zumunta na twitter
labari da dumi duminsa sanatoci biyu sun bar jamiyyar apc
za mu ture jarumai irinsu jamila n da hadiza g mu kawo sabbin jini inji darakta
an kashe miliyan 28 a juyin sarauta amma ganduje bai taimake mu ba ramat
za mu ture jarumai irinsu jamila n da hadiza g mu kawo
an kashe miliyan 28 a juyin sarauta amma ganduje bai
illoli 7 da amfani da kwanukar roba wajen ci ajiye abinci ko ruwan sha ke yi wa lafiyar dan adam
buhari ya gana da wasu gwamnoni a london
barkanku da zuwa shafin arewablog shafin na daya a duniyar hausa
* suke arslajin name
gyaran kundin tsarin mulkin kasar sin ya shaida yadda tsarin siyasa na kasar ke tafiya tare da zamani china radio international
shiga zaman rayuwa afirka a yau sin ciki da waje amsoshin tambayoyi wasannin motsa jiki china abc tsoho
gyaran kundin tsarin mulkin kasar sin ya shaida yadda tsarin siyasa na kasar ke tafiya tare da zamani
an zartas da gyaran kundin tsarin mulkin kasar sin yayin taron farko na majalisar wakilan jama'ar kasar sin karo na 13 a jiya lahadi ma'aikaciyar sashen nahiyar afirka ta kungiyar gri wadeisor rukato na ganin cewa gyaran kudin tsarin mulkin kasar sin ya shaida yadda tsarin siyasa na kasar ke tafiya tare da zamani tsarin siyasa na kasar sin yana da inganci musamman idan aka kwatanta shi da na sauran kasashen duniya
wadeisor rukato wadda 'yar asalin kasar zimbabwe ce ta bayyana cewa bunkasar kasar sin cikin sauri musamman a fannin tattalin arziki kwarin gwiwa ce ga kasashe masu karanci da matsakaicin kudin shiga a duniya wadanda suka koyi fasahohi daga ci gaban tattalin arzikin sin tare da tsara manufofin raya kasashensu (zainab)
v an kafa dokokin kiyaye muhalli ne ta yin la'akari da tabbatar da moriyar jama'a 20180312 135931
v jirgin saman fasinja samfurin c919 da kasar sin ta kera zai fara aiki a shekarar 2021 20180309 203634
v hukumar koli ta bin bahasin jama'ar kasar sin ta gabatarwa majalisar npc rahoton aiki 20180309 194105
v shugaban kasar sin zai bude sabon babi diflomasiyya a bana 20180308 124551
raayoyinku
v shugaban kamfanin mai na najeriya nnpc yayi tsokaci game da taron kolin focac na beijing 2018
v bayani kan shahararriyar 'yar wasan kwallo kafar kasar najeriyaasisat oshoala
v taron focac na beijing na shekarar 2018 (i)
v ra'ayoyin jami'an najeriya da nijer game da taron kolin focac na beijing na 2018
v me ka sani game da hadingwiwar sin da afirka ku kalli bidiyo(10)
au ta yaba da yadda ake shirya zabukan da za a shirya a drc china radio international
shiga zaman rayuwa afirka a yau sin ciki da waje amsoshin tambayoyi wasannin motsa jiki china abc tsoho
au ta yaba da yadda ake shirya zabukan da za a shirya a drc
shugaban hukumar zartarwar kungiyar tarayyar afirka (au) moussa faki mahamat ya ce kungiyar ta yaba da irin ci gaban da aka samu game da zabukan shugaban kasa da na 'yan majalisun dokokin jamhuriyar demokiradiyar congo drc da za a gudanar a ranar 23 ga watan disamba
da yake karin haske cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar moussa faki ya ce ya gamsu da gagarumar nasarar da aka cimma a ranar larabar da ta gabata dangane da shiryeshiryen zabukan kasar
faki ya kuma yi maraba da shawarar da shugaban kasar joseph kabila ya yanke na martaba kundin tsarin mulkin kasar da ma yarjejeniyar siyasar kasar da aka cimma a jajiberen sabuwar shekara kan dacewar tsayawarsa takarar shugabancin kasar
a don haka ya yi kira dukkan masu ruwa da tsaki da su hada kai ta yadda za a shirya zabukan da kowa zai yi na'am da su
a ranar laraba ne dai aka rufe karbar sunayen 'yan takara a zabukan kasar da a baya aka shirya gudanarwa a ranar 31 ga watan disamban shekarar 2017(ibrahim)
v mdd ta bukaci drc ta fidda jadawalin gudanar da zaben kasar 20171012 100206
raayoyinku
v tattaunawa da injiniya mukhtar haruna danbatta ma'aikaci daga najeriya
v ana farfado da kauyuka a gundumar shangcheng ta lardin henan na kasar sin
v ghana ba ta samu sanarwar dage wasan ta da saliyo ba
v ranar kafuwar sabuwar kasar sin da na samun 'yancin kan najeriya
v an gina hanyoyin mota masu inganci a gundumar xiaojin ta lardin sichuan na kasar sin
v birnin huzhou na lardin zhejiang na kasar sin na dukufa kan aikin kiyaye muhalli yayin samun ci gaba
barka da sallah to the muslims
kukins 97kazo
nurbasya ahmad fatan (1)
facebook wwwfacebook/itsglamcam
dr kamatesh a amin
author = yiyin ko
kawai boku ni wa yume ga aru
mutante (ga + aa)
mgwscmzo pokies qmfopto [url=http//nwcustomtimberscom/]see thru pokies[/url] kaupfog http//nwcustomtimberscom/ pokies cxcmwhd
teema baby yaya dai kina lafiya na ji dadin ganin ki
in zaka fadi fadi gaskiya komai ta ja ma a yi maka
(bportalba/nkpba/fotofacebook)
suneku url
千idan ( @mediumsandwich )
kadan ya rage a dambace tsakanin abida muhammad da rasheeda mai sa'a hausaloadedcom
kadan ya rage a dambace tsakanin abida muhammad da rasheeda mai sa'a
home › kannywood › kadan ya rage a dambace tsakanin abida muhammad da rasheeda mai sa'a
duk da cewar taron kungiyar mata masu aure yan fim da aka yi a kano kwanan nan an yi shi an gama lafiya sai dai kadan ya rage a dambace tsakanin abida mohammed da rasheeda adamu abdullahi a gaskiya ba don shiga tsakani da aka yi ba aka shawon kan su to da kyar da tuni labari ya canza
lamarin dai ya auku ne bayan an tashi daga taron a daidai lokacin da mutane su ke fitowa daga wajen sai kawai aka ji hayaniya ta kaure tsakanin jaruman biyu wadanda a can baya aminan juna ne da ko barci ba ya raba su
babu dai wata cikakkiyar magana a game da abin da ya hada su fada a wajen amma dai a lokacin da rasheeda ta ke fitowa daga dakin taron an ji ta ta na fada tare da yarfar da habaici ba tare da an san ko da wa ta ke ba amma fitowar abida da kuma yadda su ka shiga fada wa juna bakaken maganganu shi ne ya sa aka fahimci inda maganar rasheeda ta dosa
sun shafe tsawon kusan minti 30 su na ta cacar baki da gori da tonon silili a tsakanin su har ma da kokarin kai wa juna duka abida ce ta fi zakewa a wajen kai dukan ana ta rirrike ta yayin da ita kuma rasheeda aka yi kokarin saka ta a motar ta hakan bai sa abida ta janye kudirin ta na kai wa rasheeda duka ba
jama'a sun cika wajen ciki har da masu wucewa su ka tsaya su na kallo abin dai babu tsari sai wanda ya gani
an samu shawo kan fadan ne a lokacin da saima mohammed ta fito daga dakin taron ta ga abin da ya ke faruwa don haka ta je ta shiga tsakin su ganin girman ta ne ya sa rasheeda ta ja motar ta ta bar wajen yayin da ita kuma abida aka janye ta da karfin tsiya
mun dauko daga fim
saukar da sabuwar wakar dauda adamu kahuta rarara kafisu gaskiya baba yayi wannan waka ce saboda ziyar da shugaba muhammadu
adam a zango ya fito fim tare da tsohuwar matarsa wanda sunkayi fim din nas (kalli hotuna)
tsohuwar jaruma maryam abdullahi wadda akafi sani da maryam ab yola tsohuwar matar jarumi adam a zango ta uku wadda suka rabu a shekarun da
[music]sabuwar wakar rarara gafa tsoho ya sauka damuna gatan tsirrai mp 3
alhmdlh jamaa barkan ku da warhaka hausawa kan ce komai nisan jifi idan anyi toh kasa zata fado allah da ikonsa ya sake dawowa
tsotson farjin mace yayin saduwa tambaya assalamu alaikum m na kasance ina tsotsan azzakarin mijina shi kuma yana wasa da gaba
sabuwar wakar rarara da isyaku forest sunyi wata waka mai matukar fa'ida ga shugaba muhammad buhari gmb wanda sunkayi ma wanannan w
ko so ko min and maung tun