text
stringlengths
1
6.82k
take a nemo whats a nemo
sneakin' a yaya
torrentweedga a i ita
iya ya hahahaha
• najeriya a yau (vision fm)
• yahaya umar (radio nigeria)
lula e umaru musa yar''adua
a hhmm iya
bikinbikiiiin 😊
wh0cd390954 [url=http//cephalexin18world/]cephalexin[/url] [url=http//plavixmedicaiddoctor/]plavix coumadin[/url]
fasatubshiru wayubshiruun(a)
itabashiku suginamiku setagayaku nakanoku nerimaku musashinoshi mitakashi
itsu no ma ni ka fushigi na mirai
shinranai
sakebeyamasucom sakebeyamasu
dare ga kimasu ka
muna amfani da cookies domin inganta abubuwan da muke wallafawa a intanet za ku iya samun karin bayani a kundin kare bayananmu
karin bayani tushen labari
dw shekaru 60
na musamman
shekaru 50 na sashen hausa
talabijin kai tsaye
hukumar lafiya ta duniya wato who ta ce kimanin mutane miliyan daya da dubu 250 ne ke rasa rayukansu duk shekara sakamakon hatsura
a rahoto da ta fidda hukumar ta ce galibin asaran rayuka da ake samu sakamakon hatsuran na faruwa ne a kasashen masu tasawo ciki kuwa har da amirka da najeriya
a cikin rahoton da ta fidda mai shafi 340 who din ta ce abubuwa da dama ciki kuwa har da rashin bin ka'idar tuki da tsufan da ababen hawa suka yi musamman ma a kasashen da ke nahiyar afirka da kuma gudun fiye da kima ne sune ke haifar da hatsura a kan titunan wadannan kasashe
a zantawarsa da dw dr etienne krug da ke kula da sashen da ke sanya ido kan cutuka da nakasa da kuma kiyaye hatsura ya ce baya ga direbobin da hatsura ke shafa mutane da ke tafiyar kafa da masu kekuna da babura sua daga cikin wanda wannan matsala ke rutsawa da rayuwarsu
afirka na daga cikin wuraren da wannan matsala ta fi kamari a afirka ne har wa yau aka fi samun yawan mutuwar mutanen da ke tafiya a gefen tituna duk da cewar akwai cigaba a wasu bangarori amma fa hakan bai taimaka wajen kawar da matsalar ba musamman ma dai ta kiyaye lafiyar mutane
tarayyar najeriya dai na daga cikin kasashen da rahoton na who ya ambata a matsayin wanda matsalar samun hatsura kan tituna ta fi kamari wannan ne ma ya sanya na tambayi dr krug dalilin da ya sanya ake samun wannan matsala duk kuwa da yunkurin da hukumomi suka ce suna yi na kiyaye hatsari musamman a rubu'in karshe na kowacce shekara
ya ce ba ko wane fasinja ne ke mutunta dokar sanya belt na kariya a cikin mota a najeriya ko kuma kauracewa yin tuki bayan kwankwadar barasa baya ga wannan kuma akwai batu na ingancin motoci domin kuwa akwai su da dama a kan tituna yayin da sabbin basu da abubuwan da ke taimakwa wajen kariya idan hadari ya auku
yayin da rahoton na who ke nuni da irin yawaitar hatsuran da ake samu najeriya sanadiyyar matsalolin da dr krug ya shaidar aliyu wada rurum jami'i a hukumar karota da ke kula da kaikomo na ababen hawa a jihar kano wadda ke kan gaba wajen yawan al'umma a najeriya ye ce matakan da suke dauka a bayabayanan sun taimaka wajen rage matsalar kuma nan gaba ne ma za a fi ganin tasirinsu
rahoton na who ya bukaci da a maida hankali wajen tilasta wa mutane su yi abinda ya kamata yayin da suke kan tituna musamman ma abin da ya danganci sanya hular kwano bin ka'idar titi da sanya jami'an tsaro da za su tabbatar direbobi sun gujewa yin gudun da ya wuce kima
sauti da bidiyo akan labarin
rahotanni masu dangantaka najeriya buhari
muhimman kalmomi who hatsari najeriya
ra'ayinku ku rubuto mana
bugawa buga wannan shafi
bayanai masu kama
kokarin kawar da cutar polio a najeriya 19062018
hukumar tantance kasashen afrika daga cutar shan inna ta bayyana cewa najeriya sai ta kara dagewa kafin kaiwa ga matakin samun amincewar ta kawar da cutar ta polio tsakanin al'umma
rahotanni daga jamhuriyar nijar na cewa annobar cutar kwalara da ta barke a cikin jihar maradi ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 13 kaman yadda cibiyar majalisar dinkin duniya ta ocha a nijar ta sanar
najeriya jami'ai na barazana kan ebola 11052018
kungiyar ma'aikatan lafiya a najeriya ta yi barazana cewa ba za ta kai dauki ba ko da bukatar gaggawa ta taso saboda fargabar ebola sakamakon ci gaba da yajin aiki da suke yi don neman karin kudade
aiko mana da ra'ayi
© 2018 deutsche welle _ kare bayanai _ ka'idojin shari'a _ tuntuba _ mai amfani da tsarin mobile
eritrea ta bukaci majalisar dinkin duniya da ta kwashe yanata ta bar kasarta _ siyasa _ dw _ 07122005
dw shekaru 60
na musamman
shekaru 50 na sashen hausa
eritrea ta bukaci majalisar dinkin duniya da ta kwashe yanata ta bar kasarta
cikin wani mataki da ake ganin zai kara shafar dangantaka tsakanin eritrea da majalisar dinkin duniya tare da tsoron sake barkewar fada a bakin iyakarta da habashakasar eritrea ta baiwa maaikatan majalisar dinkin duniya kwanaki 10 da su kwashi ya nasu ya nasu su bar kasar
cikin wata wasika da gwamnatin eritrea ta aikewa majalisa tacemaaikatan majalisar da suka fito daga kasashen amurkacanada da kuma turaiciki harda kasar rasha an basu waadin kwanaki 10 da su bar kasar
wasikar tace wannan oda ta shafi dukkan maaikata na kasashen da aka zaiyana koda kuwa wane irin aiki suke yi a kasar ta eritrea
wasikar wadda aka aika da kofinta zuwa ga kanfanin dillancin labarai na afptana dauke da sanya hannun kanar zecarias ogbagaberjamiin hulda na eritrea a majalisar dinkin duniya
yace wannan mataki an dauke shine sakamakon wata shawara da gwamnatin eritrea ta yanke game da wasu jamian majalisaramma bai baiyana ko wadanne dalilai ne ba
ba a dai tabbatar da yawan maaikata da korar ta shafa baamma jamian diplomasiya sunce kimanin maaikata 100 na majalisar sun fito daga kasashen da eritrean ta nemi su bar mata kasarta
duk da cewa wasikar bata baiyana dalilan korar jamian majalisar dinkin duniyar ba daga eritreaamma akwai alamun hakan ba zai rasa nasaba da rashin jin dadi da barazanar da komitin sulhu yayi bana lakabawa eritrea takunkumi har sai ta sassauta dokarta akan sintiri na jamian majalisar
su dai kasashen amurkarasha da kasashen turai da damamembobi ne na komitin sulhunwadda ta jefa kuria a ranar 23 ga watan nuwambatana mai barazanar dora takunkumin tattalin arziki dana diplomasiya akan eritrea da habasha muddin dai sun koma yaki akan bakin iyakokinsu
hakazalika komitin sulhun ya gargadi eritrea cewa zata fuskanci horo na majalisarhar sai ta kawadda dokar hana sintiri ko zirga zirga ga jamian majalisar da suke aiki a kasar
a watan oktoba daya gabata ne eritrea ta haramtawa jirage masu saukar angulu na majalisar yin shawagi a sararin samaniyarta hakazalika ta hana jamianta yin sintiri a bakin iyakokinta da habasha
tun daga wancan lokacin nemaaikatan majalisar dinkin duniya suka samu cikas ga gudanar da aiyukansu a kusan kashi 60 na yankunan da aka kebe zasu gudanar da aiyukansu a cikinsuhakazalika sun bada rahoton zirga zirga na sojoji daga bangarorin biyu inda suka ce akwai alamar sake barkewar yaki tsakaninsu
kasashen habasha da eritrea sun gwabza mummmunan yaki tsakaninsu daga shekarar 1998 zuwa 2000 akan batun iyakokinsukuma a yan watannin baya bayannangwamnatin eritrea tayi gargadin cewa akwai yiwuwar barkewar wani sabon rikici saboda gwamnatin habasha taki amincewa da yarjejeniyar da ta shata sababbin iyakokin kasashen biyu
bugawa buga wannan shafi
bayanai masu kama
neman sakin 'yan fararen hula a jamhuriyar nijar 22052018
wasu kungiyoyin kasa da kasa masu fafatuka sun saka kaimi ga gwamnatin jamhuriyar nijar saboda neman sakin 'yan fararen hula a wata budaddiyar wasikar da suka aike ga shugaban kasar
saudiyya ta tsare mata masu fafutukar 'yanci 22052018
an kama wasu mata bakwai masu fafutukar kare 'yancin mata a kasar ta saudiyya bayan da aka zargesu da sukar manufofin gwamnati da kuma yunkurin kafa wata kungiya mai zaman kanta don yakar cin zarafin mata
ma'aikatar lafiya ta jamhuriyar demokradiyar kongo ta sanar da mutuwar wasu mutane biyu daga cutar ebola da kuma wasu bakwai da sabon bincike ya nunar cewa suna fama da cutar mai saurin kisa
© 2018 deutsche welle _ kare bayanai _ ka'idojin shari'a _ tuntuba _ mai amfani da tsarin mobile
saan nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa)
saan nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi
saan nan da malãiku mãsu rabon alamari (bisa umurnin allah)
lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa) haƙĩƙa gaskiya ne
kuma lalle sakamako (ga ayyukanku) haƙĩƙa mai aukuwa ne
inã rantsuwa da samã maabũciyar hanyõyi ( na tafiyar taurãri da sautin rediyo)
lalle kũ haƙĩƙa kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da alƙurani)
anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya)
waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci
sunã tambayayaushe ne rãnar sakamako zã ta auku
ranar da suke a kan wuta anã fitinar su
(a ce musu)ku ɗanɗani fitinarku wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa
lalle mãsu taƙawa sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari