text
stringlengths
1
6.82k
ali m bulama damasak a gaskiya karawar da za'a yi tsakanin manchester city da sunderland sai dai muce allah ya bai wa mai rabo sa'aup barca daga ali m bulama damasak dan nigeria mazauni a yankin diffa a jamhoriyar nijar
emmanuel enoch dwachem fatana shi ne a lallasa man city da man united da totthenham amma arsenal da chelsea suyi nasara up gunners
english league div 1 wasannin mako na 23
1231 a shirinmu na sharhi da bayanan gasar cin kofin premier wannan makon za mu kawo muku wasan sati na 18 a karawar da za a yi tsakanin manchester city da sunderland
za mu fara gabatar da shirin da karfe 330 agogon nigeria da nijar za kuma ku iya bayar da gudunmawarku a bbc hausa facebook ko kuma ta google+
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
pakistan ta ce india ta kashe sojojinta 7 bbc hausa
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
bbc hausa kewaye a shafin
shiryeshirye na musamman
pakistan ta ce india ta kashe sojojinta 7
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
image caption babban hafsan sojin pakistan raheel sharif ya jagoranci jana'izar sojojinsu 7 da suka mutu
rundunar sojin pakistan ta ce sojojinta bakwai sun mutu a wani luguden wuta da dakarun india suka yi a yankin kashmir da kasashen ke takaddama a kansa
babban hafsan sojin kasar pakistan din raheel sharif da sauran jami'ai sun gudanar da sallar jana'izar sojojinta da aka hallaka a wata musayar wuta a kan iyaka
wasu rahotanni sun ce wannan ita ce asarar rayuka mafi muni a yankin na kashmir da pakistan din ta yi a lokaci guda tun bayan yarjejeniyar shekara ta 2003
kasashen india da pakistan na zargin junansu da karya yarjejeniyar tsagaita wutar ta shekara ta 2003
tashin hankalin ya ta'azzara kan dadadden rikicin tun bayan kai wani hari kan sansanin sojin india a cikin watan satumba
duka bangarorin sun ba da rahoton kashe musu fararen hula da dama ko kuma jikkata a makonnin baya lokacin da aka yi ta batakashi a yankin
daruruwan fararen hula ne a kauyukan da ke kusa da yankin da ake takaddamar a kai aka kwashe domin kare su
labarai masu alaka
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
ya kamata 'yan majalisa su tsige shugaba jonathan apc bbc news hausa
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
shiryeshirye na musamman
shiryeshiryen rediyo
ya kamata 'yan majalisa su tsige shugaba jonathan apc
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
a najeriya jam'iyar adawa ta apc ta bukaci 'yan majalisar dokokin kasar su gaggauta tsige shugaban kasar saboda a cewarta shugaba jonathan na kokarin ya wargaza kasar
hakan na zuwa ne ya yinda ake ci gaba da tafka muhawara a najeriyar dangane da wata wasikar da tsohon shugaban kasar chief olusegun obasanjo ya aikewa shugaba goodluck jonathan inda ya yi nuni da cewa irin salon mulkin shugaban kasar mai ci yanzu ka iya wargaza kasar
ita dai jam'iyar adawa ta apc ta ce irin bayanan dake fitowa fili game da yadda shugaban kasar goodluck jonathan ke tafiyar da mulkin sa sun nuna cewa abu mafi a'ala ga najeriyar shine 'yan majalisun dokokin kasar su gagggauta tsige shi saboda saba ka'idojin aiki
jam'iyyar ta kara da cewa najeriyar na cikin wani yanayi ne na tsaka mai wuya ganin irin yadda ake ci gaba da samun rarrabuwar kawuna tsakanin al'umma matsalar da jam'iyar apcn ta danganta da rashin iya jagoranci
'najeriya na cikin mummunan yanayi'
a cewar jam'iyyar matsalar tsaro da cin hanci da rashawa da kuma rashin aikin yi tsakanin matasa wata manuniya ce ga irin yadda shugaba jonathan ya kasa iya tafiyadda mulkin kasar inda jam'iyar ta ce bama ita dake adawa ba hatta daga cikin gida jam'iyar pdp ana fuskantar wannan zargi
laifin cin amanar kasa
wata sanarwa da ta fito daga fadar shugaban najeriya ta bayyana kiran da jam'iyyar apc ta yi na cewa a tsige shugaban kasa a matsayin laifin cin amanar kasa
sanarwar ta ce gwamnatin najeriyar zata kama 'yan adawar da wannan laifi
fadar shugaban kasar ta kuma ce ba zara zura idanu ba 'yan adawar su kawo rudani a cikin kasar
ita ma jam'iyyar pdp mai mulkin najeriya ta yi watsi da wannan kira
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
is ta kashe mutane 12 a garin 'yan shi'a bbc hausa
tsallaka zuwa abubuwan da ke ciki
abinda ke ciki
bbc hausa kewaye a shafin
shiryeshirye na musamman
is ta kashe mutane 12 a garin 'yan shi'a
aika wannan shafi facebook
aika wannan shafi email
aika wannan shafi
wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin daban
aika wannan shafi whatsapp
game da aika wa
rufe wurin aika labari
image caption yankin sayyida zainab ya sha fama da harehare a baya
akalla mutane 12 sun rasa rayukansu a wasu hareharen kunar bakin wake da aka kai a wata unguwar 'yan shi'a a birnin damascus na kasar syria
kungiyar da ke ikirarin kafa daular musulunci ta is ta ce mayakanta uku biyu sanye da abubuwan fashewa daya kuma a cikin wata mota makare da bamabamai ne suka kai harin
lamarin ya auk ne a unguwar sayyida zeinab wadda ke da nisan kilomita goma daga tsakiyar birnin na damascus
akalla wasu mutanen 55 sun samu raunuka a sakamakon hareharen
yankin sayyida zeinab wuri ne da mabiya darikar shi'a ke zaune kuma yana fuskantar harehare akaiakai daga masu ikirarin jihadi
kungiyar ta is ta ce ita ta kai hareharen bamabamai biyu a gundumar a farkon shekarar nan inda mutane fiye da 150 suka rasa rayukansu
hareharen ranar na asabar ya fi shafar mata da kananan yara
tura wannan labarin game da aika wa
ka'idojin amfani
manufar tsare sirri
zabin tallacetallace
copyright © 2018 bbc bbc ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba karanta tsarinmu game da bakin shafuka
l^& f^^y^^^^ffp^^
tambayoyin da ake yi
ba da kyauta