text
stringlengths
1
6.82k
kwanan nan
7 mummuna kuskure mata make wannan bone ya duk wani chances wani dangantakarka
yadda za a kwanan on facebook
manyan online dating website halitta na musamman don pet masoya ko kana neman wata rayuwa da abokin tarayya wani aboki don pet ko kawai mutum ya rataya fita da a nan za ku ji su iya samun daidai wa kana neman pet masoya kamar kanka
ka'idojin amfani
takardar kebantawa
abokin ciniki yarjejeniya
sadu da bayar da gudunmawa
© copyright 2018 kwanan my bit yi da da 8celerate aikin hurumin
seiji da to ka nan da to ka
modokashiku jikan dake ga oba
ano ne hontou wa hitori wa iya na no
sani 2/sani beach
sani 3/sani club
iyalan da suka mayar da mulkin afirka gado _ duka rahotanni _ dw _ 22012017
dw shekaru 60
na musamman
shekaru 50 na sashen hausa
iyalan da suka mayar da mulkin afirka gado
a kasashen afirka siyasa na zama tamkar gado 'ya'ya maza ka iya gadar mahaifinsu a shugabancin kasa 'ya kuma shugabar hukumomin gwamnati uwa kuwa minista ga wadansu misalai
manjo janar muhoozi kainerugaba shi ne babban dan shugaban kasar yuganda mafi dadewa a kan mulki yoweri museveni manjo janar ne a rundunar sojan kasar kana kwamanda mai kula da tsaron fadar shugaban kasa matar museveni ita ce ministar ilimi da wasanni sirikinsa sam kutesa kuwa ministan harkokin kasashen ketare
'yar shugaban kasa biloniya
babbar 'yar shugaban kasar angola isabel dos santos na daya daga cikin mutane 10 da suka fi arziki a afirka tana mallakar babban kamfanin wayar sadarwa na kasar kana shugabar reshen wani babban shagon saye da sayarwa a kasar ita ce shugabar kamfanin mai na kasar sonangol dan uwanta josé filomeno shi ne shugaban asusun kasar fsdea da ke hadahadar kudi sama da dalar amirka miliyan biyar
babana na shirya ni
teodoro nguema obiang mangue shi ne mataimakin shugaban kasa na biyu a equatorial guinea kana dan shugaban kasa babansa teodoro obiang nguema mbasogo na shugabancin kasar tun daga shekara ta 1979 dan matarsa gabriel mbega obiang shi ne ministan albarkatun man fetur kamfanin mai na kasar gepetrol na karkashin jagorancin sirikinsa nsue okomo
'yar uwa mai tasiri
jaynet désirée kabila kyungu 'ya ce ga tsohon shugaban kasar jamhuriyar demokaradiyyar kwango laurent kabila yanzu dan uwanta joseph kabila ke shugabancin kasar jaynet 'yar majalisa ce baya ga haka tana da kamfanonin yada labarai bayanan badakalar panama papers ya nunar da cewa tana da hannun jari a wani babban kamfani wanda kwangon ka iya samun kudin shiga na haraji mai tarin yawa
grace mugabe ita ce matar shugaban kasar zimbabuwe robert mugabe da ya dade a kan karagar mulki ta biyu dangantakarsu ta fara ne tun lokacin tana sakatariyarsa kana shugabar mata ta jam'iyya mai mulki a yanzu ana tunanin grace da ke da shekaru 51 ka iya gadar mijinta a matsayin shugabar kasa wanda ke da shekaru 92 a yanzu haka a duniya
tsohuwar matar shugaban kasa mai buri
nkosazana dlaminizuma ce mace ta farko da aka zaba a matsayin shugabar hukumar kungiyar tarayyar afirka ita ce mace ta farko da ta zama ministar kasashen ketare karkashin shugabancin tsohon shugaban kasar afirka ta kudu thabo mbeki kafin ta zama ministar cikin gida a gwamnatin tsohon mijinta jacob zuma wanda suka rabu kafin ta zama minista a yanzu tana fatan zama shugabar kasa
fadar gwamnati a matsayin kamfanin iyali
manya da muhimman kamfanoni da mukamai na hannun iyalan shugaban kasar kwango brazzaville denis sassounguesso 'yarsa claudia (da ke cikin wannan hoto) ita ce shugabar sashen yada labarai na mahaifinta dan uwansa maurice na da manyan kamfanoni kana yana shirya dansa denis christel domin ya gaje shi a mulki
an amince da shugaba bongo na biyu
tsawon shekaru 41 omar bongo ondimba ya kwashe yana shugabancin kasar gabon tun daga shekarar 1967 zuwa 2009 a wani zabe mai cike da rudani da aka gudanar a kasar a karon farko inda aka amince da wanda ya samu rinjaye a zagayen farko dansa ali bongo ya dare kan karagar mulki a shekara ta 2016 an sake zabarsa a matsayin shugaban kasa iyalan bongo sun kwashe rabin karni suna mulki a gabon
daga cikin 'ya'yan tsohon shugaban kasar togo gnassingbé eyadéma da ya kwashe tsawon shekaru yana mulki dansa faure gnassingbé ne kadai ya shiga harkokin siyasa a yanzu shi ne shugaban kasar haka ma a kenya da botswana wadanda ke shugabanci a wadannan kasashen iyayensu ma sun yi shugabancin kasashen nasu
ana iya karanta
jaridun jamus zabe cikin matsin tattalin arziki 09122016
zaben shugaban kasa da na 'yan majalisar dokoki da aka gudanar a ranar laraba a kasar ghana da sanarwar shugaban angola na yin bankwana da mulki a badi
tabarbawar kare hakkin dan adam a afirka 22022017
rahoton kungiyar amnesty international na shekarashekara ya nuna wasu kasashen afirka da ke fama da rikicerikice ciki har da sudan da jamhuriyar demokradiyyar kwango an fuskantar take hakkin dan adam
adadin hotuna 9
aiko mana da ra'ayi
bugawa buga wannan shafi
© 2018 deutsche welle _ kare bayanai _ ka'idojin shari'a _ tuntuba _ mai amfani da tsarin mobile
suke suke gilozzz
korean 기화하다 (ko) ( gihwahada ) ( 氣化 (ko) + 하다 (ko) ( hada ) )
*ya mubdi' ya mu'id*
71 godiya bitrus
5 gyaru mamba
ты can shine (shine)
[ sai mũsã ya ji tsõro a cikin ransa ] interpretation of ( taha 67 )
n = e sa y'da
shi'a and sunna islam
manloloko ganyan ka rin ba
2 manya (manya kan mandingo)
nomubara tsuyabara ローズウォーター
a ohanyan 24
koma ga cikakken labari
koma ga babbar kofa
koma ga bincike
babban shafi
kiwon lafiya
sabon shiri
na baya na gaba
sabunta wa ta karshe oktoba 05 2015
nuna wa mutane akan facebook
nuna wa mutane akan twitter
nuna wa mutane akan google+
tura ga aboki ta email
jiya lahadi firayim ministan israila benjamin natanyahu ya sanar cewa kasarsa ta dauki wasu tsauraran matakai akan falasdinawa masu tsatsauran ra'ayi tare da cewa kasar tana yakin mutuwa da 'yan ta'ada
jim kadan bayan ya dawo daga new york inda ya je taron majalisar dinkin duniya netanyahu tare da wasu manyan jami'an tsaron kasar israila suka yi wani taron gaggawa dangane da yawan tashin hankali da falasdinawa ke haddasawa kan israilawa
firayim ministan ya ce zasu hanzarta rushe gidajen 'yan ta'ada zasu kara yawan jami'an tsaro a birnin qudus tare da west bank bugu da kari israila zata daure duk wanda ake kauatata zaton dan ta'ada ne ba tare da bata lokaci ana wata doguwar shari'a ba
tun farko 'yansandan israila suka sanarda dakatar da falasdinawa daga shiga tsohon birnin qudus ban da haka duk namiji mai shekaru kasa da 50 ba za'a bari ya shiga masallacin alaqsa ba
masallacin na cikin daya daga wurare masu tsarki ga addinin musulunci kuma nan ne aka fi samun tashin hankali cikin 'yan kwanakin nan
wasu israilawan da falasdinawa masu sassaucin ra'ayi sun damu da yawan tashin hankali abun da suka ce wata alama ce dake nuni da barkewar tashin hankalin gama gari nan gaba
labarai masu alaka
za ku iya son wannan ma
an saki mutane 475 da aka tuhuma da cewa 'yan boko haram ne a najeriya
hukumar undp zata koyawa matasa 'yan gudun hijira sana'o'i a arewa maso gabas
sanata ya fusata da kalamun gwamna yari kan 'yan sandan jihohi
'yan sanda sun damke wasu cikin wadanda suka kai harin zamfara
wata gidauniya complete care zata tallafawa marayu da mata da suka rasa mazansu
'yan gudun hijirar somaliya sun yi murnar dawo da su gida